Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kashe sarki a fadarsa a Taraba

’Yan bindiga sun kashe Sarkin Sansani da ke Karamar Hukumar Gassol a Jihar Taraba, , Alhaji Abdulmudallib Kankada.

Za A Dawo Wa Maniyyata Rarar Kuɗin Hajji —NAHCON

Farfaɗowar darajar Naira ta sa za a a dawo wa maniyyata da rarar kudin kujerar aikin Hajjin bana

Iran ta harbo jiragen yakin Isra’ila

Iran ta kakkabo jirage marasa matuka a birin Isfahan mai tashar makaman nukilya

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Kotuna Ke Yanke Hukunci Mabambanta Kan Shari’a Iri Ɗaya

Dokokin kasa iri guda ne a Najeriya amma duk da haka kotuna kan yanke masu karo da juna a kan kararraki iri daya.

Tinubu na sane ya naɗa ‘yan Arewa a manyan muƙamai- Ribaɗu

Tinubu ba mu dama. Saboda haka a yanzu ya rage mana mu ’yan Arewa mu yi abin da ya kamata.