Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisar Kaduna ta kafa kwamitin binciken Gwamnatin El-Rufai

Kwamitin zai binciki kudaden tallafi da basukan da Gwamnatin El-Rufai ta karba da kuma wadanda ta kashe kan manyan ayyuka

Amurka ta gargadi Isra’ila kan shirin kai wa Iran hari

Amurka ta sanar da Isra’ila ƙarara cewa idan ta sake ta kai wa Iran hari to ta san inda dare ya yi mata

Tsoffin Gwamnonin Da Ke Dumama Kujera A Majalisar Dattawa

Kowannensu ya shekara takwas a matsayin gwamnan jiharsa kafin daga bisani ya lashe zaben zuwa Majalisar Dattawa domin wakiltar al’ummarsa

Yadda aka kama dilan makaman ’yan ta’adda a tashar mota a Taraba

Dubunsa ta cika a tashar motar Jalingo, inda ya fada komar jami’an tsaro

NAJERIYA A YAU: Wa Ke Da Ikon Dakatar Da Ganduje A APC?

Shin su waye mutanen da suka dakatar da Ganduje daga jam’iyyar APC a matakin mazaba?