Mutum 3 sun rasu an jikkata 10 a rikicin sojoji da ’yan Keke NAPEP a Yobe
Jama’ar garin na zargin sojoji da gudun wuce kima da tukin ganganci da kuma rashin bin dokar hanya.
Manyan Labarai
Jama’ar garin na zargin sojoji da gudun wuce kima da tukin ganganci da kuma rashin bin dokar hanya.
Beta Edu da Sadiya na amsa tambayoyi kan karkatar da kudaden Abacha, Rancen Bankin Duniya da Tallafin COVID-19
A yanayin da ake ciki na tsadar rayuwa komai ya ƙaru banda albashin ma’aikata.
Sai dai gwamnatin tarayya ta ce ƙarin ba kowa da kowa zai shafa ba.
Duk wata ina biyan kudin wutar lantarki Naira dubu 60 zuwa 70. Amma a yanzu ba na jin zan iya biya.