Manyan Labarai

Manyan Labarai

Saudiyya ta kori jakadun Iran saboda hare-hare

Saudiyya ta ɗora alhakin hare-haren da aka kai mata baya-bayan nan kan Iran.

Harin asibiti ya yi ajalin mutum 64 a Sudan — WHO

WHO ta ce ƙananan yara 13 suna cikin mutum aƙalla 64 da aka kashe a hari ta sama da aka kai wani asibiti a Sudan.

Trump ya bai wa Iran wa’adin sa’o’i 48 ta buɗe Mashigar Hormuz

Iran ta kai mafi muni cikin hare-harenta zuwa yanzu kan Isra’ila tun bayan fara yaƙin da ke gudana a yankin Gabas ta Tsakiya.

Tsaro: Amurka ta turo jirage da sojoji zuwa Najeriya

Sojojin ba za su yi yaƙi kai-tsaye ba amma za su taimaka wajen tattara bayanan sirri.

2027: An matsa min kan yin takarar Sanata — Gwamna Sule

Gwamnan har yanzu bai yanke hukunci ba, amma zai yi nazari tare da yanke abin da ransa ya zaɓa.