Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisa ta tsige Mataimakin Gwamnan Edo

Mataimakin Gwamnan ya yi watsi da damar kare kansa daga zargin da majalisar ke yi masa.

An Yi Wa Wadume Tarbar Mutunci A Taraba

Sarkin Ibbi ya ce mun godewa Allah da Ya dawo mana da kai lafiya.

NAJERIYA A YAU: Mutanen Da Aka Haramtawa Cin Zakkar Kono

Shin a wane lokaci aka yi umarnin fitar da Zakkar Fidda Kai?

Dole mu binciki Ganduje saboda ya bar wa Kano abun kunya — Abba

Abba ya ce tsohon gwamnan ya bar wa Kano da al’ummarta abun kunya.

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun hutun Ƙaramar Sallah

Ministan ya buƙaci Musulmai da su yi riƙo da halayen da suka koya a watan Ramadan.