Manyan Labarai

Manyan Labarai

Duk da faɗuwar Dala har yanzu ba mu gani a ƙasa ba — Jama’a

Ba dalili ba ne suke cewa wai ai sun sayi kayansu lokacin da farashin Dala ya hau.

An kama ’yan ƙungiyar asiri da jarka guda ta jinin mutum a Zariya

Jinin wani mutum ne da suka yanka a yankin Barikin Jaji kuma mambobinsu sun tafi da sassan jikinsa zuwa Kaduna.

Mu nemi taimakon Allah a kwanakin ƙarshe na Ramadan

Lallai mu yi ta addu’a mu roƙi Allah da kyawawan sunayenSa Ya kawo mana karshen wannan masifa da tashin hankali.

Sojoji za su iya kawo ƙarshen matsalar tsaro — Kwankwaso

Tsohon gwamnan, ya ce jam’iyyar NNPP ce kaɗai amsar ‘yan Najeriya.

Wani abu kan Zakkatul Fidir da Sallar Idi

Fadakarwa kan abubuwan da suka kamata mu yi da wadanda za mu guje musu a wannan rana