Manyan Labarai

Manyan Labarai

Naɗe-naɗen Tinubu na ta da ƙura

Tinubu yana tafiyar da gwamnati ce shi kaɗai tare da danginsa na Legas da Osun.

Asali da tashen Murja Kunya

Auren Murja da wannan ɗan sanda bai yi ƙarko ba, inda ba a jima ba, suka rabu, daga nan ne kuma ta sake komawa kauyensu.

Za mu sake ƙara kuɗin wutar lantarki — Gwamnatin Nijeriya

Ƙarin kuɗin wutar lantarki da muka yi na baya bayan nan somin taɓi ne.

An dakatar da kwamishina kan abincin buɗa baki a Jigawa

An dakatar da kwamishinan har zuwa lokacin da za a kammala bincike kan zargin sama da faɗi da kuɗin abincin buɗa baki.

‘Yan bindiga sun kashe mutum 19 a Kogi

An lalata dukiya musamman gidaje, motoci, da amfanin gona a yayin harin.