Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisa ta tantance ɗan Kwankwaso a matsayin Kwamishinan Kano

Ka’idar tabbatar da naɗin mutum ya kasance ɗan Nijeriya wanda bai gaza shekaru 30 ba kuma ba a taba kama shi da mugun laifi ba.

An kashe ‘yan bindiga 18 a ƙauyen Filato

An kai wa ‘yan bindigar samame ne a lokacin da suke wani taro a cikin jeji.

An tsinci gawar Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda a Oyo

Za a gayyaci wasu mutane domin yi musu tambayoyi kan lamarin, ciki har da waɗanda suka fara ganin gawarsa.

’Yan Bindiga Sun Kashe Ɗan Kasuwa, Sun Tafi Da Matarsa Da Makwabcinsa A Gusau

Ana fargabar cewa ’yan bindigar sun yi awon gaba da wasu masu sallar Tahajjudi a yankin.

An Sace Ɗalibai 2 Na Jami’ar Tarayya Ta Wukari

An yi awon gaba da wata ɗaliba da wani ɗalibi da ke zaune a wani gida da ke wajen  jami’a.