Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu Ta Tsare Matar Da Ta Watsa Wa Mijinta Ruwan Zafi

Alƙaliyar Kotun, Khadijah Dauda, ta ɗage sauraron ƙarar zuwa ranar 16 ga watan Afrilu.

NAJERIYA A YAU: Matakan Kariya Daga Ɓata Gari A Lokacin Zuwa Tahajjud

Yanayin tsaro na jefa fargaba a zukatan wasu Musulmi da ke zuwa sallar dare ta Tahajjud.

Wa ya kashe ƙaninsa kan ‘sholisho’ a Bauchi

Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan uwan junan sun sha yin faɗa da makamai.

Tinubu zai halarci bikin rantsar da sabon shugaban kasar Senegal

Ana sa ran Tinubu zai dawo Najeriya da zarar an kammala bikin rantsuwar.

An Dakatar Da Shugabar APC A Kaduna Kan Caccakar Uba Sani

Idan ka ce babu kudi a Jihar Kaduna mene ne ya sa ba za ka yi murabus ba?