Manyan Labarai

Manyan Labarai

Muhimman abubuwan da suka faru bayan kwana 174 da soma yaƙin Isra’ila a Gaza

Kashi biyu bisa uku na asibitoci 36 da ke Gaza ‘ba sa aiki,’ a cewar Majalisar Dinkin Duniya.

HOTUNA: Yadda Uba Sani ya yi bankwana da ɗaliban Kuriga

Gwamnatin ta miƙa su ga iyayensu bayan kubutar da su a ranar Lahadin da ta gabata.

Kisan Nafi’u: An sake gurfanar da Hafsat Chuchu a gaban wata Kotun

Hafsat ChuChu ta sake yin gum da bakinta yayin da aka tambaye ta ko ta fahimci abin da takardar ƙarar ta ƙunsa.

Ana neman mutane 8 ruwa a jallo kan kisan sojoji a Delta 

A ikin waɗanda aka bayyana ana nema ruwa a jallo akwai wata mata, Igoli Ebi.

Tinubu Ya Karrama Sojojin Da Aka Kashe A Delta

Dole ne a tabbatar da cewa an biya duk wani haƙƙi na magada nan da kwanaki casa’in masu zuwa.