Ku tausaya wa juna a cikin wannan wata mai albarka
Huduba ta FarkoGodiya ta tabbata ga Allah Wanda Ya saukar da Alkur’ani Mai girma a kan ManzonSa Muhammad (SAW) a cikin watan Ramadan inda Yake cewa: “
Mumbarin musulunci
Huduba ta FarkoGodiya ta tabbata ga Allah Wanda Ya saukar da Alkur’ani Mai girma a kan ManzonSa Muhammad (SAW) a cikin watan Ramadan inda Yake cewa: “
Hanyoyin yin kyauta da kyautatawa: Ciyar da mai azumi: An karbo daga Zaidu bin Khalid Al-Juhni ya ce: “Manzon Allah (SAW) ya ce: “Wanda ya ciyar da ma
Abubuwan da suka halatta ga mai azumi:1. Yin asuwaki da rana da itacen da ba shi da dandano, wato dadi ko zaki ko bauri ko wani dandanodaban.2.
Hikimar wajabta azumin Ramadan:
Alkhurdabi ya ce: “Azumi sirri ne a tsakanin bawa da Ubangijinsa, babu mai gano hakikaninsa sai Shi (Allah), domin haka ya kasance kebantacce gare Shi