Mumbarin musulunci

Mumbarin musulunci

Ga mujirimai (2)

Daga cikin alamomin mujirimai akwai bijire wa addinin Allah, ba su koyonsa kuma ba su aiki da shi. “Kuma wane ne ya fi zalunci bisa ga wanda aka tunat

Gare ku mujirimai (1)

Huduba ta Farko:Hamdala da taslimi. Ka ji tsoron domin tsoron Allah bai shafar zuciyar mutum face ya sadar,Ba wanda ya kashe wani ba ne jarumi wanda y

Kashe malamai ba zai hana addini ci gaba ba (3)

An karbo Hadisi daga Abu Sa’id Al-Khudriy (RA), ya ce Manzon Allah (SAW) ya ce: “Kada kwarjinin mutane da tsoronsu ya hana mutum fadar gaskiya idan ya

Kashe malamai ba zai hana addini ci gaba ba (2)

Ya ku bayin Allah! Yaya labarin kisan gillar da aka yi wa wasu daga cikin iyalin Gidan Manzon Allah? Yaya kisan gillar da Hajjaj bin Yusuf As-Sakafi y

Kashe malamai ba zai hana addini ci gaba ba (1)

Masallacin Juma’a, na Nagazi, Okene, Jihar Kogi Huduba ta FarkoGodiya ta tabbata ga Allah wanda ya fada a cikin littafinsa mai girma: “Kada ka yi tsam