Noma Da Kiwo

Noma Da Kiwo

Killace Fulani makiyaya wuri daya ba zai yi tasiri ba – Abubakar Sardauna

Shugaban kungiyar Miyatti Allah ta kasa, reshen Abuja da kewaye, Alhaji Abubakar Sardauna, ya ce bai dace a ce za a fito masu da tsarin zama wuri daya

Kwanan nan takin Uriya zai mamaye kasuwannin kasar nan

Nan da watanni biyu masu zuwa ne ake sa ran takin Uriya zai  cika kasuwannin kasar nar a sakamakon wani sabon katafaren kamfanin taki da kamfanin

Jamus da Jigawa za su hada hannu don tallafa wa manoma

Gwamnatin Jihar Jigawa ta shirya yin hadin gwiwa da kasar Jamus, domin bai wa manoma horo a kan yadda za su habaka aikin noma a jihar.Bayanin haka ya

Dabbobi fiye da dubu 14 suka samu allurar rigakafi a Yobe

Fiye da dabbobi dubu 14 ne aka yi wa allurar rigakafin kamuwa da mabambantan cututtukan dabbobi a karamar Hukumar Yunusari da ke cinin Jihar Yobe, san

Tana bukatar a tallafa wa mata manoma a Jihar Kano

Wata fitacciyar manomiya da ke Jihar Kano, Hajiya Tabawa dahiru Garko, ta bukaci Gwamnatin Tarayya da kuma gwamnatocin jihohi da su kara bullo da hany