Noma Da Kiwo

Noma Da Kiwo

Bullar cutar huhun shanu a Bauchi ta tada hankalin gwamnati da makiyaya

Jihar Bauchi na daya daga cikin jihohin da aka fi kiwon shanu a kasar nan, inda kididdigar sashin kula da kiwon dabbobi na Najeriya ta nuna cewa tana

Obasanjo ya kafa gonar mangoro a Benuwai

Tsohon Shugaban Kasa Cif Olusegun Obasanjo ya kafa wata babbar gonar itatuwan mangoro mai fadin eka dubu 20 a kauyen  Howe da ke Karamar Hukumar  Gwer

An bukaci manoman shinkafa a Jihar Kaduna su biya rancen da gwamnati ta ba su

Shugaban Kungiyar Manoman Shinkafa ta Najeriya (RIFAN) reshen Jihar Kaduna, Alhaji Mohammed Numbu, ya yi kira ga manoman da suka amfana da rancen noma

Ambaliya ta lalata daruruwan gonakin shinkafa a Taraba

Ambaliyar ruwa ta lalata daruruwan gonakin shinkafa a kananan hukumomin Gassol da Bali da ke Jihar Taraba. Gonakin shinkafar wadanda suke a gefen Kogi

Manoman shinkafa dubu 90 suka amfana da bashin noma – RIFAN

Kungiyar Manoman Shinkafa ta Kasa (RIFAN) reshen Jihar Kano, ta ce kimanin manoman shinkafa dubu 90 ne suka amfana daga bashin noma na Babban Bankin N