Noma Da Kiwo

Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jigawa za ta raini irin itatuwa dubu 90 bana

Sashin Raya Gandun Daji na Jihar Jigawa zai raini itatuwan darbejiya da turare da keshiya dubu 90 a bana. Daraktan Gandun Daji na Jihar, Malam Sunusi

Dakatar da shirin Ruga  bai ba mu mamaki ba – Sale Bayari

Alhaji Sale Bayari  shi ne Shugaban Kungiyar Ci-gaban Fulani ta Gan Allah ta Nijeriya, a tattaunawarsa da Aminiya ya ce ba su yi mamakin matakin da  g

Shirin NECAS ba shi muka ba manoma ba kyauta ba – Gado-Da-Masun Dukku

Shugaban Kungiyar Bada Rancen Noma na Shiyyar Arewa Maso Gabas, (North East Commodity Association Society – NECAS), Alhaji Ahmed Muhammad Dukku,

Wajibi ne gwamnati ta hana sare itatuwa – Dokta Abubakar Hassan

Dokta Abubakar Abdullahi Hassan, shi ne Shugaban Sashen Noma na Jami’ar Ahmadu Bello, Zariya, rashen Mando, Kaduna ya zanta da Aminiya a wajen taron k

Kungiyar RIFAN ta yi barazanar yin karar manoman da ba su biya bashi ba

Kungiyar Manoman Shinkafa ta Kasa (RIFAN) reshen Jihar Kano ta yi barazanar daukar matakin shari’a a kan manoman da suka ki biyan bashin noma da ake k