Noma Da Kiwo

Noma Da Kiwo

Rashin madatsar ruwa ke hana mu noman rani a ’yandaki – Salele ’Yandaki

Wani manomi mai suna Alhaji Salele ’Yanɗaki ya ce, rashin ruwa ko madatsar ruwa ke sa ba su noman rani a yankin ’Yandaki da ke Karamar Hukumar Kaita.

Cutar huhun dabbobi ta kashe shanu 368 a Jihar Kaduna

Dabbobi 754 na cikin mawuyacin hali   Gwamnatin Jihar Kaduna ta sanar da barkewar cutar huhun dabbobi wadda ta yi sanadiyyar mutuwar shanu 368 a

Gwamnati za ta farfado da Kamfanin Citta na Kachiya

Gwamnatin Jihar Kaduna da hadin gwiwar Gwamnatin Tarayya da kuma Bankin Duniya za su farfado da kamfanin sarrafa citta da ke Kachiya a Karamar Hukumar

Dalilan da suke sanya kaji yin kanana kwai – Dokta Bala

Wani masanin harkokin kiwon kaji da ke zaune a Birnin Tarayya, Abuja,  Dokta Bala Mohammed ya bayyana dalilai  4 da suke sanya kaji yin kananan kwai d

Manoman shinkafa dubu 50 za su amfana da rancen RIFAN/CBN a Sakkwato

Manoman shinkafa dubu 50 za su amfana daga shirin bayar da rance na RIFAN/CBN Anchor-Borrower da hadin gwiwar Babban Bankin Najeriya (CBN) a Jihar Sak