Noma Da Kiwo

Noma Da Kiwo

Ya kamata a mayar da cibiyoyin bincike na Jami’ar ABU ta ‘yan kasuwa – Ministan Gona

Minista a Ma’aikatar Harkokin Noma, Sanata Heineken Lokpobiri ya yi kira ga cibiyoyin bincike dake karkashin Jami’ar Ahmadu Bello su mai d

Cutar Dabbobi: Najeriya na asarar fiye da Naira Biliyan 29 a duk shekara

Mashahurin Likitan Dabbobi kuma Shugaban Kamfanin Ambubets Konsult Limited, Dokta Shehu Shamsudeen ya bayyana irin ta’adin da wasu cutukan dabbo

Manoma dubu 15 ne suka amfana da shirin noman Fadama a Neja

Shugaban shirin Noman Fadama a jihar Neja, Injiniya Aliyu Usman Kutigi ya bayyana cewa ya zuwa yanzu, manoma sama da dubu 15 ne suka amfana da shirin

Jami’ar Ahmadu Bello ce jagorar habaka ayyukan noma a Najeriya – Ministan Gona

Minista a Ma’aikatar Aikin Gona da Raya Karkara, Sanata Heinken Lokpobiri ya bayyana fannin ayyukan gona da ke Jami’ar Ahmadu Bello da ke

Samar da bashi mara ruwa ne zai bunkasa noma a Arewacin Najeriya – Farfesa Binta

An bayyana rashin samun bashi mara ruwa da manoma ke yi a fadin kasar nan a matsayin babban kalubale ga ci gaban harkar noma a bangaren Arewacin Najer