Noma Da Kiwo

Noma Da Kiwo

Ya kamata gwamnati ta taimaka wa manoman asali – Shugaban Kungiyar Alarammomi Manoma

Alaramma Nuhu Baba Tanko Jama’a, shi ne Shugaban kungiyar Alarammomi Manoma ta Jihar Kaduna. A tattaunawarsa da Aminiya, ya bayyana dalilinsu na kafa

Cutar murar tsuntsaye ta kassara masu kiwon kaji a kasar nan – Abdulrahman Lawal

A farkon shekarar nan ce aka sake samun bullar cutar nan ta murar tsuntsaye a Najeriya, inda masu gidajen kaji da dama suka yi asasar dubban kaji.

Ra’ayi: Ya kamata a ba manoma taki da wuri

Noma tushen arziki. Masu  azancin magana na cewa, ‘na duke tsohon ciniki, kowaz zo duniya kai ya tarar.’ Haka rayuwa ba ta tafiya daidai sai da a

Rashin taki ne matsalar manoman Najeriya

Alhaji Muhammad Yusuf shi ne Daraktan Ma’aikatar Gona ta Tarayya da ke Bauchi. A tattaunawarsa da wakilinmu a ofishinsa, ya yi tsokaci game da matsalo

Taron bita ya wayar da kan manoma a Zariya

Gwamnatin Tarayya ta himmatu wajen tabbatar da wayar da kan manoma tare da ilmantar da su ganin amfanin gona da ake samarwa a Najeriya na gogayya da k