Podcast

Podcast

NAJERIYA A YAU: Shin Rikicin Manyan Jam’iyyu Zai Amfani Masu Tasowa A Zaben 2023?

Rikicin cikin gida ya dabaibaye manyan jam’iyyun siyasar Najeriya gabanin Zaben 2023

DAGA LARABA: Yadda ‘Sakacin Ma’aikata’ Ke Lakume Rayuka A Asibitin Murtala

Dalilan zargin jami’an lafiya da yin watsi da marasa lafiya a Asibitin Kwararru na Muratala da ke Kano.

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Ci-rani Ke Safarar Makamai Zuwa Arewa

Shi me ya sa ’yan Arewa shiga harkar fasakwaurin makamai alhali da makaman ’yan bindiga ke kashe al’ummomin yankinsu?

NAJERIYA A YAU: Yadda Manoma Suka Ragargaji ’Yan Bindiga A Taraba

Abin da ya bai wa manoman Taraba kwarin gwiwar fatattakar ’yan bindigar da suka addabi yankunansu

NAJERIYA A YAU: Halin da ’yan gudun hijirar Bama ke ciki bayan komawa garinsu

Kalubalen da mutanen da aka mayar gidajensu a Bama a Jihar Borno, suke fuskanta bayan shafe shekaru a sansanonin ’yan gudun hijira