Podcast

Podcast

NAJERIYA A YAU: Ko Yakin Neman Zabe A Kafafen Sada Zumunta Zai Yi Tasiri A Zaben 2023?

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Ranar Laraba 28 ga Satumba da muke ciki ’yan takarar zaben 2023 za su fara yawon tallata manufofinsu ga ’yan N

DAGA LARABA: Tashin Hankalin Da Samari Ke Ciki Amma Suke Boyewa

Nazari mai zurfi dangane da halin da samarin ke ciki amma suke boyewa.

NAJERIYA A YAU: Irin Asarar Da Cin Ganda Ke Janyo Wa Tattalin Arzikin Najeriya

Saurari cikakken shirin domin sanin yadda za a iya sarrafa ganda domin samun kudaden shig

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da INEC Ta Soke Rajistar Mutum Miliyan 1.2

Ina makomar mutanen da INEC ta soke rajistarsu da kuma tasirin hakan ga zaben 2023

DAGA LARABA: Amfani Da Illar Shafukan Zamantakewar Aure Na Intanet

Shin kwalliya na biyan kudin sabulu a shafukan kyautata zamantakewar aure na kafofin sada zumunta?