Podcast

Podcast

NAJERIYA A YAU: Yadda Tamowa Ke Kassara Yara a Katsina

Rahoton ya nuna cewa Arewa maso Yamma ta fi kowacce shiyya yawan yara masu tamowa.

NAJERIYA A YAU: Rayuwar Maza Masu Fama Da Matsalar Rashin Haihuwa

Shirin Najeriya A Yau zai yi nazari ne a kan matsalolin da suke hana maza haihuwa.

NAJERIYA A YAU: Yadda ya kamata alaƙa ta kasance tsakanin ’yan sanda da al’umma

Akan samu fito-na-fito tsakanin ’yan ƙasa da ’yan sandan sakamakon zargin su da wuce gona da iri wajen gudanar da aikin nasu.

NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Suka Sa Farashin Albasa Tashin Gwauron Zabo

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana ya zanta da masu ruwa da tsaki a harkar albasa kan dalilan tashin farashinta da kuma hanyoyin samun maslaha.

DAGA LARABA: Me nasarar John Mahama ke nufi ga ƙasar Ghana?

Shirin Daga Laraba zai yi nazari ne kan nasarar John Mahama a zaben Ghana da kuma kalubalen da zai iya fuskanta a shekara daya na farkon wa’adinsa.