NAJERIYA A YAU: Yadda Cin Zarafin Mata Ya Zama Ƙarfen Ƙafa A Najeriya
Shirin Najeriya a Yau zai yi magana da matan da aka ci zarafinsu da ma mazan da suka ci zarafin matansu don gano bakin zaren.
Podcast
Shirin Najeriya a Yau zai yi magana da matan da aka ci zarafinsu da ma mazan da suka ci zarafin matansu don gano bakin zaren.
Tsadar magunguna a asibiti ta sa marasa lafiya da ’yan uwansu sun koma sayen maganin a hannun masu tallan sa a kafaɗa, ko amfani da maganin gargajiya,
Shirin Najeriya A Yau zai yi duba a kan tanade-tanaden doka a kan ’yancin faɗin albarkacin baki a Nijeriya. Shin me ya sa ake hana ’yan ƙasar faɗin al
Shin karambani ne ya sa malamai tsoma baki a muhawarar ƙudurorin Harajin Tinubu ko neman maslaha ga al’umma?
Me ya sa ’yan Nijeriya sun fi nuna kishin ƙabilun da suka fito idan aka kwatanta da kishin ƙasar da suke da shi.