Podcast

Podcast

NAJERIYA A YAU: Dalilin ƙulla yarjejeniyar Gwamnatin Kaduna da ’yan ta’adda

Rahotanni sun bayyana cewa Gwamnatin Jihar Kaduna ta ƙulla yarjejeniya da ’yan bindiga. Shin wane alfanu hakan zai haifar?

NAJERIYA A YAU: Dalilan Yawaitar Gobara A Lokacin Hunturu

Shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne a kan dalilan da aka fi samun gobara a irin wannan lokaci na hunturu da kuma hanyoyin da za a

NAJERIYA A YAU: Ƙalubalen da iyaye ke fuskanta wajen tarbiyyar ’ya’yansu

Daga cikin manyan sauye-sauyen akwai aikin albashi da iyaye mata ke yi a wannan zamani wanda a wasu lokuta ke barazana ga irin kulawar da ‘ya’ya suke

NAJERIYA A YAU: Matakan da manoman Jihar Taraba suka ɗauka kan ’yan ta’adda

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana ya tattauna ne kan irin matakan da al’ummomin yankunan da ’yan ta’adda suka addaba suka ɗauka, don gudanar

DAGA LARABA: Gudunmawar Da ‘Yan Sa Kai Suke Badawa Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro

Ƙarancin jami’an tsaron ne ya sa wasu daga jihohin da rashin tsaron ya fi ƙamari suka samar da wasu jami’an tsaro da ke taimaka wa jami’an tsaron gwam