Podcast

Podcast

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa Ake Ɗaukar Masu Ƙwarewar Aiki A Bar Masu Digiri?

Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa masu ɗaukar aiki suka fi sha’awar masu ƙwarewa fiye da masu kwalin digiri kawai.

NAJERIYA A YAU: Ƙalubalen da zai yi wa zaɓaɓɓen Gwamnan Ondo Dabaibayi

Kama daga rikicin cikin gida a jam’iyyarsa ta APC zuwa ga barazanar jam’iyyun adawa da muradun al’ummar da ya yi wa alƙawura, anya zaɓaɓɓen Gwamnan On

NAJERIYA A YAU: Shirin Da Masu Ruwa Da Tsaki Suka Yi Kan Zaben Ondo.

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai tattauna da masu ruwa da tsaki ne kan yanayin shirye-shirye don tunkarar zaben gwamna a Jihar Ondo.

NAJERIYA A YAU: Yadda Za A Kauce Wa Gadon Ciwon Suga

Yaɗuwar lalurar cutar suga a tsakanin mutanen da iyayensu suke fama da ita tana cikin hanyoyin da suke taimakawa wajen ƙaruwarta.

DAGA LARABA: Yadda Almajiri Ya Zama Mabaraci

Shirin Daga Laraba na wannan mako zai yi nazari ne a kan yadda almajirci ya sauya salo a wannan zamani da ma irin halin da almajirai suka tsinci kansu