Podcast

Podcast

NAJERIYA A YAU: ‘Mun Yi Zaton Samun Sauki Da Zuwan Matatar Dangote’

’Yan Najeriya sun yi ta sa ran zuwan Matatar Dangote zai kawo sauƙin wahalhalun man fetur.

NAJERIYA A YAU: Akwai Yiwuwar Kwata Ambaliyar Borno A Wasu Jihohin

Tun bayan mummunar ambaliyar ruwa a Maiduguri, hukumomi a Najeriya suke ƙara ankarar da al’ummomin wasu jihohin.

NAJERIYA A YAU: Yadda Mutanen Maiduguri Za Su Kubuta Daga Illolin Ambaliya

Masana na bayyana fargaba game da yiwuwar ɓarkewar cututtuka da kuma ta’azzarar manyan larurori ga masu ɗauke da su.

NAJERIYA A YAU: Shin Dole Sai An Ɗauki Tsauraran Matakai Kafin A Saita Najeriya?

Duk da kokawa da ’yan Najeriya ke ci gaba da yi kan irin manufofin gwamnati da suka ce suna ƙara jefa su cikin ƙangin rayuwa.

DAGA LARABA: Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China

Dangantaka ko alaka a tsakanin Najeriya da China tana ƙara yaukaka, musamman a baya-bayan nan.