Podcast

Podcast

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Masu Zuba Jari Suke Gudun Nijeriya

Masana na ci gaba da nuna fargaba game da rashin tabbas a fannin zuba jari a Najeriya.

NAJERIYA A YAU: Alaƙar Da Ke Tsakanin Masu Haƙar Ma’adanai Da ’Yan Bindiga

Duk da zafin hare-haren a wadannan jihohi, aikin hakar ma’adanai na ci gaba kamar yadda aka saba.

NAJERIYA A YAU: ‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’

’Yan adawa na zargin Jam’iyar APC da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa Gwamnoni Ke Rige-Rigen Yin Zaben Kananan Hukumomi?

Zuwa yanzu jihohi 13 aka lissafa za su gudanar da zaben kananan hukumomi

DAGA LARABA: Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?

Tun bayan janye tallafin man fetur, gwamnati ke ta raba kayan abinci ga talakawa domin rage musu radadi.