NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Masu Gidajen Haya Suke Tsuga Kudi
Masu gidaje sun mayar da ’yan haya saniyar tatsa wajen tsuga kudin haya.
Podcast
Masu gidaje sun mayar da ’yan haya saniyar tatsa wajen tsuga kudin haya.
Gwamnatin Zamfara ta zargi ta Tarayya da hawa teburin sulhu da ’yan fashin daji ba da saninta ba.
Ga alama nan ba da dadewa ba sana’ar POS a kasar nan za ta sauya.
Sabuwar dokar da gwamnatin jihar Kano ta sanya wa hannu na shan yabo da suka.
Samun dalibai ’yan kasa da shekaru 18 a jami’o’i ya zama ruwan dare