Podcast

Podcast

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Masu Gidajen Haya Suke Tsuga Kudi

Masu gidaje sun mayar da ’yan haya saniyar tatsa wajen tsuga kudin haya.

NAJERIYA A YAU: Gwamnatin Zamfara Ta Sa Zare Da Ta Tarayya Kan Yaƙi Da ’Yan Bindiga

Gwamnatin Zamfara ta zargi ta Tarayya da hawa teburin sulhu da ’yan fashin daji ba da saninta ba.

NAJERIYA A YAU: ‘An Yafe wa masu PoS biyan harajin yin rijista da CAC’

Ga alama nan ba da dadewa ba sana’ar POS a kasar nan za ta sauya.

NAJERIYA A YAU: ‘Za Mu Daure Duk Wanda Bai Yi Gwajin Jini Kafin Aure Ba’

Sabuwar dokar da gwamnatin jihar Kano ta sanya wa hannu na shan yabo da suka.

DAGA LARABA: Dalilan Da Za A Hana ’yan kasa da shekara 18 shiga jami’a

Samun dalibai ’yan kasa da shekaru 18 a jami’o’i ya zama ruwan dare