Ra'ayin Aminiya

Ra'ayin Aminiya

Talauci na kara hauhawa a Najeriya

A wani rahoto da Bankin Bunkasa Afrika (AfDB) ya fitar, ya nuna cewa mummunan talauci ya karu a Najeriya. Kamar yadda ya ce, yawan al’ummar da ke rayu

Batun magance matsalar mahalli a Najeriya

Kwamitin da Gwamnatin Tarayya ta kafa kuma ta ba shi aikin tantancewa da mayar da Gidajen Gwamnatin Tarayya na kasuwanci, ya bayyana cewa Hukumar Kula

A yayin da aka yi wa jam’iyyar APC rijista

Shi ke nan, duk wata hauma-hauma, duk wani cece-kuce sun kawo karshe, domin kuwa Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta tabbatar da cewa ta yi wa jam’iyyar A

Bindigogi araha a kasuwa

A wani bincike da kungiyar ‘Arewa House Centre for Historical Documentation and Research’ ta gudanar a kwanan nan, ta koka da abin da ta gano, na yadd

Kawo karshen rikici a kan iyakar Binuwai da Nasarawa

A kwanakin baya ne gwamnonin jihohin Nasarawa da Binuwai suka sake yunkuri don kawo karshen mummunan rikicin da ke faruwa a tsakani Fulani makiyaya a