Ra'ayin Aminiya

Ra'ayin Aminiya

Hasashen alherin sabuwar shekara

Shekaratr 2012 ta cika da al’amuran tashin hankali, don haka a daidai lokacin da ake shiga sabuwar shekara,

Matakan kare lafiya a lokacin hunturu

A lokacin da muka bakunci  hunturu, Ma’aikatar Kula Da Muhalli tare da Hukumar Ba Da Agajin Gaggawa (NEMA) tuni suka rika baza yekuwar wayar da kan al

Sace mahaifiyar Okonja ishara ce ga babbar matsalar kasar nan

Kwanan nan ne aka sace tare da yin garkuwa da Farfesa Kamene Okonjo.

Batun tantance shige-da-ficin kudaden kungiyoyin addinai a Najeriya

A kwanan nan ne Cibiyar Bin Kadin Al’amuran Kudi A Najeriya (FRC) ta sanar da cewa daga Janairun badi za ta rika sa ido ga yadda ake tafiyar da kudade

A kawar da rubabbun kayar da ke Jami’ar Abuja

A ranar Talatar makon jiya ne aka rufe Jami’ar Abuja sakamakon zanga-zangar dalibai. Wannan ne karo na biyu da ake rufe jami’ar a bana kan dalili daya