Rahoto

Rahoto

‘Yadda na gudu a hannun masu garkuwar da suka kama mu’

’Yan bindiga kusan 12 rike da AK47 suka tisa keyarmu a wurin aikinmu

Ina so a bi min hakkin ’yata — Mahaifin Amaryar da aka kashe

Malam Ibrahim Yahaya Sidi Na Khalifa, mahaifin amaryar da aka kashe a Talatar da ta gabata kwanaki 54 kacal da daura mata aure, ya nemi a bi masa hakk

Farashin fetur zai kai N234 bayan cire tallafi

Kudin da ake kashe wa tallafi a duk wata ya isa a gina asibitoci 5,500 a wata

Shin malaman Kano za su iya ja da Abduljabbar?

Wasu na ganin akwai kalubale tattare da titsiye Shaikh Abduljabbar da mukabala da shi.

Rashin tsaftataccen ruwa: ’Yan Najeriya miliyan 60 na iya kamuwa da cututtuka

A cewarsa, hanyoyin mafitsara da hanji za su iya kamuwa da cututtukan da suka hada da ciwon mara, gudawa, tsargiya da dai sauransu.