Rahoto

Rahoto

Hukumar Kula da Nakasassu: Shin bukata za ta biya?

A ranar Litinin 24 ga Agustan bana ne Shugaba Muhammadu Buhari ya nada shugabannin sabuwar Hukumar Kula Da Nakasassu ta Kasa, (NCPWD). Kakakin Shugaba

Buhari zai yi wa ‘yan Najeriya jawabi ranar Alhamis

A gobe Alhamis 1 ga watan Oktoba, Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai yi wa ‘yan Najeriya jawabi ta gidan talibijin na kasa (NTA) a maimakon Dandalin E

Rashin Tsaro: An kama masu zanga-zanga 43 a Katsina

A ranar Talata Rundunar ’Yan sandan Najeriya reshen jihar Katsina, ta cafke akalla mutum 43 da suka fito zanga-zangar nuna bacin rai a kan tabarbarewa

An tsare magidanci kan zargin yi wa yara 10 fyade

Wata kotun majistare da ke zama a garin Maraban-Gurku na karamar hukumar Karu a jihar Nassarawa, ta bada umarnin ci gaba da tsare wani magidanci Adamu

’Yan kwadago sun dakatar da yajin aiki

Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun dakatar da yajin aiki da zanga-zangar lumana da suka kuduri aniyar farawa ranar Litinin. Wannan mataki ya biyo bayan