Rahoto

Rahoto

Yadda dan majalisa ya jagoranci kubutar da mutum 10 daga hannun masu garkuwa

A makon da ya gabata, wani dan majalisa daga jihar Kwara ya yi ta maza inda ya jagoranci ceto mutum 10 ‘yan mazabarsa daga hannun masu garkuwa d

An cafke mutum shida bisa zargin kisa kan Shawarma

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Legas ta kama wasu mutum shida a kan zargin kashe wani mutum da aka  yi a wajen sayar da abinci a Legas. A ranar Juma’

Katsina za ta farfado da masana’antar sarrafa darbejiya

Gwamnatin Jihar Katsina ta sanya hannu a kan yarjejeniyar fahimtar juna da wani kamfani mai suna Contec Global Agro Ltd kan sarrafa ’ya’ayn darbejiya.

‘Sana’ar tuwon madarar N1,500 ta mayar da ni miloniya’

A shekara uku sana’ar alawar madara da ya fara da jarin N1,500 ta kawo masa miliyoyi

Hatsarin mota ya kashe mutum hudu ’yan gida daya

Wani mummunan hatsarin mota a Jihar Jigawa ya yi sanadiyyar rasuwar iyalai ’yan gida daya su hudu. Lamarin ya faru ne ranar Asabar lokacin da suke han