Rahoto

Rahoto

#Bankrolling: ‘Yan jarida sun yi tir da wulakanta takwaransu

’Yan jarida a jihar Binuwai sun yi tir da cin zarafin da tsohon Ministan Sufurin Jiragen sama na Najeriya Femi Fani-Kayode ya yi wa takwaransu. A rana

Yadda magidanci ya mutu garin ceton tunkiya

Wani magidanci mai shekara 55 ya gamu da ajalinsa a kokarinsa na ceto tunkiyarsa da ta fada rijiya. Lamarin da ya faru a kauyen Sha’iskawa a Kar

An kama kayan fasa kwauri na miliyan N80 a Kano

Hukumar Hana Fasa Kwauri ta Kasa shiyyar Jihohin Kano da Jigawa ta kama mutum 15 bisa zargin fasa-kwaurin kaya da darajarsu ta kai kusan Naira miliyan

Yadda soja ya aika dan sanda lahira

Wani Sufentan dan sanda ya gamu da ajalinsa bayan da wani soji ya yi masa dukan kawo wuka a yankin Eleme da ke garin Fatakwal a Jihar Ribas. Dan sanda

Harin Boko Haram: Mutanen Magumeri sun samu tallafi

Al’ummar da harin kurgiyar Boko Haram ya shafa a Karamar Hukumar Magumeri ta Jihar Borno sun amfana da kayan tallafin rage radadi. A ‘yan