Rahoto

Rahoto

Fulani 3,000 na gudun hijira a Kudancin Kaduna

Akalla Fulani dubu uku da tara ne rikicin kabilanci a Kudancin Kaduna ya tilasta wa gudun hijira, inda suke cikin mawuyacin hali a sansanonin ‘y

An dawo da dokar kulle a jihar Osun

An sake kakaba dokar kulle a kananan hukumomi hudu sakamakon saurin yaduwar cutar coronavirus a jihar Osun. Dokar kullen ta mako guda ta shafi kananan

Mutum 3,000,000 sun nemi aikin N-Power a mako guda

Mutum miliyan uku ne suka cike neman gurbin aikin matasa dubu dari hudu na N-Power a cikin mako daya da aka bude yin rijistar shirin. Ma’aikatar

Barebari sun fi Fulani kamuwa da COVID-19

Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce duk da cewa shi Babarbare ne, ya damu da yadda cutar coronavirus ke ci gaba da kama mutane a Lafiyar Bare

Almajirai 193 sun kamu da coronavirus a Kano

Gwamnatin Kano ta ce almajirai 193 sun kamu da cutar coronavirus a jihar, lamarin da ya haifar da damuwa game da mayar da almajirai jihohinsu. Da yake