Rahoto

Rahoto

Hajjin bana: Za a mayar wa alhazan Sokoto kudadensu

Gwamnatin Jihar Sokoto ta umarci a mayar wa maniyyata aikin Hajjin 2020 kudaden kujeru da suka biya bayan kasar Saudiyya ta soke aikin saboda bullar c

Kun san mutum 41 da Buhari zai nada jakadun Najeriya?

 A ranar Laraba 1 ga watan Yuni 2020 Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya mika sunayen mutum 41 da zai nada a matsayin kananan jakadun Najeriya a kasashe

‘Yan bindiga: Sojoji sun bude sansani a Faskari

Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya ta bude babban sansani domin yakar ayyukan ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane a yankin Faskari na Jihar Kats

An kashe mutum tara a rikicin Fulani a Bauchi

An kashe mutum tara tare da jikkata wasu shida a rikicin filaye tsakanin al’ummar Fulani a kauyen Zadawa da ke Karamar Hukumar Misau ta jihar Ba

An karya farashin takardar aure a Najeriya

Gwamnatin Najeriya ta zaftare kudaden da ake biya na takardun shaidar aure daga ranar 1 ga watan Yuli, 2020. Ministan Harkokin Gida Rauf Aregbesola ya