Rahoto

Rahoto

Gwamnan Edo Obaseki ya koma jam’iyyar PDP

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya koma jam’iyyar PDP, inda ake sa ran zai  yi takarar gwamna karo na biyu a zabe mai zuwa. Obaseki da dandazo

Jirgin soji ya ragargaji kwamandojin Boko Haram a Borno

Rundunar sojin sama ta Najeriya ta ce  ta ragargaza kwamandojin kungiyar Boko Haram da sansaninsu a jihar Borno da ke Arewa maso Gabashin kasar. Kwadi

Yadda za a rage mace-macen COVID-19 a Najeriya

Ministan lafiya na Najeriya Osagie Ehanire ya yi gargadi kan yiwuwar karuwar mace-mace sakakamon yawan wadanda ke kamuwa da cutar COVID-19 a kasar. Os

Coronavirus: Ma’aikatan lafiya 29 sun kamu, an rufe asibiti a Filato

Gwamnatin jihar Filato ta rufe wani asibiti bayan ma’aikatansa 17 su kamu da cutar coronavirus, lamarin da ya sa jami’an lafiya da suka ka

COVID-19: El-Rufai ya ce zai sake rufe Kaduna idan har…

Gwaman Jihar Kaduna Nasiru El-Eufa’i ya ce zai sake rufe jihar muddin  jama’a suka ci gaba da saba ka’idojin kariyar cutar COVID-19.