Rahoto

Rahoto

‘Ba lallai ne a sake bude filayen jiragen sama ranar Litinin ba’

Alamu na nuna cewa ba lallai ne wa’adin da Gwamnatin Tarayya ta tsayar na sake bude filayen jiragen sama ranar Litinin, 21 ga watan Yuni ba, la&

‘Yan sanda sun saki Nastura Ashir

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta sako jagoran Gamayyar Kungiyoyin Arewacin Najeriya (CNG), Nastura Ashir Sheriff. ‘Yan sanda sun kama shi

Zan dauki mataki kan masu amfani da addini su tayar da rikici —Gwamna

Gwamnan Jihar Taraba Darius Ishaku ya yi barazanar sanya kafar wando da malaman addini da ya zarga da hura wutar rikici a jihar. Kashedin nasa na zuwa

Manyan hafsoshin tsaro sun gaza, ba su da uzuri —Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce ya gaji da yi wa manyan hafsosihn tsaron kasar  uzuri saboda gazawarsu wajen magance matsalar tsato. Da yake

KAROTA ta fara kamen masu goyo a mashin a Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta haramta yin goyo a kan babura masu kafa biyu saboda zargin dawowar sana’ar acaba a jihar. Hukumar Kula da Harkokin Ababe