Rahoto

Rahoto

Harbe-harbe a Aso Rock: Doka za ta yi aikinta —Buhari

Shugaba Buhari ya ce doka za ta hau kan duk wanda ke da hannu a harbe-harben da aka yi a Fadar Shugaban Kasa ta Aso Rock. ‘Yan sanda masu tsaron

Tsohuwar Sarauniyar Kyau ta rasu

Tsohuwar sarauniyar kyau a Najeriya Ibidun Ighodalo ta rasu. Ibidun Igahodalo wadda ta shahara a fannin kasuwanci a Legas kuma take auren Babban Fasto

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 20

Sojojin Najeriya sun hallaka mayakan Boko Haram guda 20 sannan suka kame wasu a Monguno, jihar Borno. Dakarun sun kuma kwace motoci da makaman maharan

Matsafa sun kashe daliba bayan sun yi mata fyade

An kashe wata dalibar kwaleji da aka sassara da adda bayan an yi mata fyade a cikin coci. Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Oyo ta ce Grace Oshiagwu ta

Saudiyya na duba yiwuwar dakatar da aikin Hajjin bana

Kasar Saudiyya na duba yiwuwar dakatar da gudanar da aikin Hajjin bana saboda yaduwar cutar COVID-19 a kasashen duniya. Tuni dai Gwamnatin Saudiyya ta