Rahoto

Rahoto

Gwamnan Nasarawa ya sauke Sakataren Gwamnatinsa

Gwamnan Jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya sanar da sauke Sakataren Gwamnatinsa Tijjani Ahmed Aliyu. Sauke Sakataren na Gwamnatin Jihar Nasarawa na kuns

Hotuna: An fara shirin bude masallatai a Legas

Shirye-shiryen bude masallatai da majami’u sun fara kankama a jihar Legas a daidai lokacin da ake ci gaba da yi wa wuraren ibadar rijiasta. Haka

Yadda kotu ta yi sanadin mutuwar direba a gaban alkali

Jama’ar gari sun fatattaki Kotun Tafi-da-Gidanka da ke hukunta masu karya dokar da hana fita da Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa domin dakile yadu

Coronavirus: Mutum 13 sun warke, 5 sun mutu a Edo

An sallami mutum 13 da suka warke daga cutar coronavirus a Jihar Edo inda cutar ta yi ajalin karin mutum biyar. Gwamna Godwin Obaseki ya sanar da haka

Coronavirus: An killace Gwamnan Abia Ikpeazu

An killace Gwamna Okezie Ikpeazu na jihar Abia bayan ya harbu da cutar coronavirus. Ikpeazu ya killace kansa ne tun bayan fitowar sakamakon gwajin da