Rahoto

Rahoto

Babu yankin Sokoto da ke hannun ‘yan bindiga — Tambuwal

Gwamnan Jihar Sokoto Aminu Tambuwal ya karyata rahotonnin ke cewa ‘yan bindiga na iko da wasu yankunan jiharsa. Tambuwal ya bukaci masu yada lab

An kai mutumin da ya yi wa diyarsa jaririya fyade kurkuku

Kotu ta umarci a tsare wani mutum da ake zargi da yi wa diyarsa mai wata bakwai da haihuwa fyade a gidan yari. Ana zargin Simon Emeka mai shekara 38 d

‘Yan bindiga sun kashe limami da dagachi a rikicin kabilanci

‘Yan bindiga sun kashe Dagachi da Limamin garin Bagoni da wasu mutum uku. Dukkan mamatan ‘yan bindigar suka kashe ‘yan kabilar Jibaw

‘Yan bindiga sun kashe mutane, sun kona gidaje a Taraba

‘Yan bindiga kashe mutane da dama a Kauyen Tunda da ke Karamar Hukumar Bali a Jihar Taraba. Majiyar Aminiya ta ce ana zargin maharan ‘yan

Coronavirus: Sababbin ka’idojin kula da kuma sallamar masu ita

Najeriya ta sanar da sababbin ka’idojin da za a yi la’akari da su wajen gano ko ya dace a sallami mai fama da cutar coronavirus.  Matakin na zuwa ne b