Rahoto

Rahoto

An kama ‘yan uku da suka yi garkuwa da wata mata ta Facebook

‘Yan Sandan Rundunar IRT da ke aiki a karkashin Mataimakin Kwamishina Abba Kyari sun damke wasu ‘yan uwa su uku bisa zargin garkuwa da wat

‘Jihar Sokoto ‘ta warke daga coronavirus’

An sallami ragowar mutum biyar da suka rage masu cutar coronavirus a jihar Sokoto. Warkewar mutanen biyar ya kara yawan wadanda suka warke daga cutar

Asirin budurwar da saurayi ya yi garkuwa da ita ya tonu

Dubun wata budurwa mai shekaru 17 ya cika bayan ta hada baki da saurayinta, ya yi garkuwa da ita a kokarinsu na karbar kudi daga hannun mahaifiyarta.

Malamai sun yi watsi da ka’idojin bude masallatai a Ilori

Majalisar  Malaman Birnin Ilori a jihar Kwara ta yi watsi da ka’idojin da gwamnatin jihar ta sanya na bude masallatai a jihar. Malaman sun bayya

Za mu sake rufe wuraren ibada idan… —Mustapha

Gwamnatin Tarayya ta yi barazanar sake rufe wuraren ibada muddin aka karya matakan kariyar cutar coronavirus a wuraren. Sakataren Gwamnatin Tarayya Bo