Rahoto

Rahoto

Daukar nauyin dalibai: Rikici ya barke a Hukumar Raya Arewa Maso Yamma

Wannan dambarwar ta kunno kai ne bayan sanarwar da hukumar ta fitar na shirin daukar nauyin daliba domin karatun jami’a daga yankin.

Umaru ’Yar’adua da shugabannin Najeriya da suka rasu a kan mulki

Shekara 15 da rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Marigayi Alhaji Umaru Musa ’Yar’adua

Ra’ayin Jama’a kan ziyarar Tinubu Katsina

Wakilin mu ya tuntuɓi wasu daga cikin al’ummar jihar domin jin ra’ayoyinsu akan wannan ziyara

Gobarar rumbum makamai Maiduguri da Matakan da ya kamata a ɗauka — Ƙwararru

Ƙwararru sun bayyana damuwa game da mummunan abin da ke iya biyo baya ta fuskoki daban-daban, tare da bayar da shawarar matakan da ya kamata a ɗauka d

Mutanen da talauci ya yi wa katutu za su ƙaru a Nijeriya — Bankin Duniya

Har yanzu yankin ƙasashen Sahel ne ke kan gaba a talauci a duniya gaba ɗaya.