Rahoto

Rahoto

COVID-19 ta kashe mutum 17 a Legas

Mutum 17 ne suka mutu sakamakon cutar coronavirus a kasa da awa 48 a jihar Legas. Kwamishinan Lafiya na jihar Legas Farfesa Akin Abayomi ne ya sanar d

Shin Zamfara ta shirya karbar almajirai daga jihohi?

Duk da bayyana aniyarta ta karbar bakin almajirai, har yanzu babu wani shiri a kasa da Gwamnatin Jihar Zamfara ta yi game da hakan. A kwanakin baya ne

Ba yanzu za mu janye dokar hana fita ba – Badaru

Yawan masu cutar coronavirus ya ragu sosai a jihar Jigawa sabanin kwanakin baya da aka yi ta samun masu cutar a tsakanin almajirai da ake dawo da su d

An kama buhunan tabar wiwi a hanyar Kano

‘Yan sanda sun cafke wata mota makare da buhunan bushashiyar tabar wiwi a iyakar Jihar Jigawa da makwabciyarta, Kano. Jami’an da ke sintir

‘Yan bindiga sun kashe mutum 9 a Kaduna

Akallam mutum tara ne ‘yan bindiga suka kashe a wani sabon hari da suka kai a Karamar Hukumar Kajuru ta jihar Kaduna. A safiyar Laraba ne mahara