Rahoto

Rahoto

Wani mutum da yayi tatul da giya ya hallaka kwamandan soji

Kwamandan Bataliya ta biyu ta rundunar sojin Najeriya da ke Kaduna Lt. Col. Abraham Gbileve ya gamu da ajalinsa a lokacin da ya halarci wata mashaya s

Kabilun kudancin Kaduna sun karyata sanarwar ‘yan sanda

Kungiyar kabilun kudancin Kaduna da aka fi sani da SOKAPU ta ce babu kashin gaskiya a sanarwar da rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta fitar da

Sojoji da ‘yan sanda sun ba hammata iska a Zariya

Wata alkalin kotun tafi da gidanka a jihar Kaduna ta sha da kyar, ta kuma yi gudun ceton rai a lokacin da wani sashi na ‘yan sandan da ke aiki d

Coronavirus ta hana wasan dodanni a Ibadan

Mai Martaba Olubadan Oba Saliu Adetunji ya umarci dodannin da suka saba fitowa gudanar da bukukuwan al’ada a kowace shekara da kada su fito a ba

An tsare ‘yan sandan da suka ‘bindige budurwa’

Wasu ‘yan sanda biyu na tsare bayan sun yin harbin da yayi sanadiyar mutuwar wata budurwa ‘yar shekara 17. Kwamishinan ‘yan sandan J