Rahoto

Rahoto

An bukaci a yi wa Sarkin Musulmi biyayya a yankin Yarbawa

Shugabannin Musulmi a Kudu Maso Yamma sun nemi jama’a suyi aiki da umarnin Sarkin Musulmi bisa al’amuran da suka shafi ganin wata. Aare na

An sake tsawaita dokar kulle a Ogun

A karo na uku Gwamnan jihar Ogun Dapo Abiodun, ya sake tsawaita dokar kulle da karin mako guda a jihar. A sanarwar da ya fitar a ranar juma’a Gw

‘Yan sanda sun yi awon gaba da Shaikh Bello Yabo

Jami’an ‘yan sanda sun tafi da sanannen malamin addinin Musulumci a jihar Sakkwato,  Malam Bello Yabo daga  gidansa dake unguwar low-cost

Dan sandan da ya harbe Limami ya shiga hannu

Wani dan sanda mai mukamin sufeta mai suna Okoro Charles da ake zargi da harbe wani limami ya shiga komar ‘yan sanda. Mai magana da yawun rundun

Mun ga wata shi yasa muka yi Idi- ‘Yan Shi’a

Shugaban Mabiya akidar shi’a a jihar Sakkwato Sidi Manniru ya ce sun yi Sallar Idi ne a ranar  Juma’a, 22 ga watan Mayu, domin sun ga wata