Rahoto

Rahoto

Amarya ta kashe Angonta don ta zaci fyade zai mata

Amaryar nan da ake zargi da kashe mijinta, Salma Hassan, ta ce ta kashe shi ne da wuka a lokacin da ta ke kokarin kare kanta bayan da ya nemi yin sadu

Coronavirus: Mutum na farko ya rasu a Adamawa

Mutum na farko ya mutu a jihar Adamawa a sakamakon cutar coronavirus kamar yadda alkaluman Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta NCDC ta fitar suka

 Yadda annobar COVID-19 ta shafi bukukuwan aure

A Najeriya an samu mutum na farko da ya kamu da coronavirus ne a watan Fabrairun bana. Tun lokacin dai yawan wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar ya

Motocin kwashe shara uku ne kacal a Jigawa

Karancin ma’aikata da kayan aikin tsaftace muhalli sun addabi Dutse babban birnin jihar Jigawa da sauran manyan biranen da ke fadin jihar. A wani abu

Abubuwa bakwai da ba ku sani ba game da ayyukan NCDC

Tun bayan barkewar annobar coronavirus, ’yan Najeriya da dama sun yi korafi a kan yadda Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta NCDC take gudanar da