Rahoto

Rahoto

Masu dauke da Coronavirus a Najeriya sun zama 214

Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) ta ce an samu karin mutum biyar da aka tabbatar sun kamu da cutar Coronavirus a Najeriya, lam

An sako dalibai uku da aka yi garkuwa da su a Kaduna

An sako dalibai uku da ’yan bindigar Birnin Gwari suka sace a watan Maris 2020 bayan sun dawo daga rubuta jarabawar shiga Jami’a. An sace daliba

An gano mai dauke da Coronavirus da ta gudu a jihar Osun

Mahukunta a jihar Osun sun shaida cewa an gano matar nan mai dauke da cutar Coronavirus wacce ta tsere daga inda aka killace ta. Mahukunta suka ce mat

Kananan Hukumomi shida da adadin masu Coronavirus a Legas

A ranar Juma’a 3 ga watan Afrilu ne Kwamishinan lafiya na jihar Legas Farfesa Akin Abayomi, ya fitar da jerin adadin wadanda suka kamu da Corona

Kauyen da mutane ke shan ruwa tare da dabbobi

Da zarar gari ya waye a kauyen Gayan ko Unguwar Mangwaro, kamar yadda aka fi sanin shi, da ke gundumar Jagindi a karamar hukumar Jama’a ta Jihar Kadun