Rahoto

Rahoto

Likita dan Najeriya ya mutu bayan ya harbu da Coronavirus a Burtaniya

Wani kwararren likita dan asalin jihar Kwara da ke zauna a Burtaniya ya rasu yau Talata 31 ga watan Maris bayan ya harbu da cutar Coronavirus. Likitan

Coronavirus: ’Yan majalisa sun sadaukar da albashinsu na wata biyu

’Yan Majalissar Wakilan Tarayyar Najeriya sun sadaukar da albashinsu na watanni biyu domin yakar cutar Coronavirus a Najeriya. Shugaban Majalissar, Fe

Kansila ya auri mata biyu a lokaci guda

A dai dai lokacin da ‘yan Najeriya ke shirin zaman dirshen a gida da kuma yin nesa-nesa da juna domin biyayya ga matakan kariyar cutar Coronavir

Coronavirus: Al’ummar jihar Legas sun fara zaman dirshen a gida

Al’ummar jihar Legas sun bi umarnin mahukunta a jihar, sun  fara zaman dirshen na kwanaki 14 a gida. Aminiya ta garzaya sassa daban-daban na bir

Ba alamar Coronavirus ga wadanda ake zargi a Kafanchan – Dakta Habila

An tabbatar da wadanda ake zargi da harbuwa da cutar coronavirus a garin Kafanchan a jihar Kaduna da cewa babu wata alama na cewa suna dauke da cutar,