Rahoto

Rahoto

Coronavirus: Gwamnatin Filato ta rufe iyakokin jihar

A kokarin da gwamnatin Jihar Filato take yi na kare yaduwar cutar  coronavirus a jihar, za ta hana zirga-zirga a jihar ta hanyar rufe dukkan hanyoyin

Coronavirus: Buhari zai yi jawabi ga ‘yan Najeriya yau

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari zai yi jawabi ga ‘yan Najeriya da misalin karfe 7:00 na daren yau Lahadi. Sanarwar na bayyana cewa, Shugaban

Manyan jami’an kiwon lafiya sun kamu da Coronavirus a Badun

Babban Daraktan Asibitin Koyarwa na Jami’ar Badun, Farfesa Jesse Abiodun Otegbayo, ya kamu da cutar Coronavirus. A wata sanarwa da ya wallafa a

Shugaban Hukumar Shige da Fice ya kamu da Coronavirus

Shugaban Hukumar Kula da Shige da Fice ta Najeriya Muhammad Babandede ya kamu da cutar Coronavirus. Muhammad Babandede ya ce a ranar Asabar ne aka tab

Gwamna El-Rufa’i ya kamu da Coronavirus

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i, ya bi sahun mutanen da ta tabbata sun kamu da cutar Coronavirus. Gwamnan ne ya bayyana hakan da bakinsa