Rahoto

Rahoto

Wadanda suka kamu da Coronavirus a Najeriya sun kai 81

Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) ta ce an samu karin mutum 11 da suka kamu da cutar Coronavirus a Najeriya. Wannan ya sa adadi

Wadanda suka kamu da Coronavirus a Najeriya sun kai 70

Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) ta ce an samu karin mutum biyar da suka kamu da cutar Coronavirus a Najeriya. Wannan ya sa ad

Coronavirus: Akwai yiwuwar sanya dokar hana fita a Legas- Sanwo-Olu

Da yammacin ranar Juma’a ne gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana cewa za a rufe jihar Legas a sanya dokar ta baci, inda za a hana

Doka a Kaduna: Yadda matafiya suka makale a Barde

Wasu matafiya daga Abuja zuwa Jos babban birnin jihar Filato da Bauchi da wasu jihohin Arewa Maso Yamma, sun makale ranar Juma’a a wuraren biciken aba

Coronavirus: Za a rufe iyakokin Kano ranar Juma’a

A kokarinta na dakile yaduwar cutar coronavirus, Gwamnatin Jihar Kano za ta rufe dukkanin hanyoyin shigowa jihar daga karfe 12 na daren ranar JumaR